Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Ba zan halarci taron rantsar da Biden ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce ba zai halarci bikin rantsar da wanda zai gaje shi a matsayin Shugaban kasar ba, Joe Biden.

Majalisar Amurka na neman tsige Trump sati biyu kafin ya sauka

Majalisar Dokokin Amurka, ta bukaci Mataimakin Shugaban Kasar, Mike Pence da Majalisar Ministoci su ba ta damar sauke Shugaba Donald Trump daga mukami

Amurka: Trump ya amince ya mika wa Biden mulki

Trump ya ce zai mika mulki cikin lumana amma bai yarda da sakamon zabe ba

An girke jami’an tsaro bayan magoya bayan Trump sun mamaye Majalisar Amurka

Fadar White House ta Gwamantin Amurka ta girke jami’an tsaro domin tabbatar da doka da oda a Majalisar Dokokin kasar bayan masu zanga-zanga sun far wa

Zanga-zanga: Magoya bayan Trump sun kutsa kai ginin majalisar Amurka

Trump dai ya umarci magoya bayansa da kada su bari a ba Joe Biden shaidar lashe zaben