Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

2023: Yarima ya bayyana kudirin tsayawa takara

Kuna dai ganin yadda a yanzu ake fuskantar kalubale da dama musamman a fannin sha’anin tsaro.

Matasan Arewa na goyon bayan mulki ya koma yankin Yarabawa a 2023

Sun ce za su juya wa duk jam’iyyar da ta fitar da dan takara daga Arewa maso Yamma baya

Majalisar Dokokin Kano ta zabi sabon Shugaba

Mambobin Majalisar Dokokin jihar Kano sun zabi mamba mai wakiltar mazabar Makoda a zauren Majalisar, Hamisu Chidari a matsayin sabon shugaba.

Jonathan na da ’yancin tsayawa takara a zaben 2023 —PDP

Babbar jam’iyyar adawa a Najeriya, PDP, ta ce tsohon Shugaban Kasa Goodluck Jonathan na da cikakken ’yancin tsayawa takarar shugabancin kasa a karkash

An gurfanar da farfesa a gaban kotu bisa zargin magudin zabe

Hukumar Zabe ta Kasa Mai Zaman Kanta (INEC) reshen jihar Akwa Ibom ta gurfanar da Farfesa Ignatius Uduk