Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Mutum miliyan 17 na kada kuri’a a zaben Shugaban Kasar Ghana 

Masu zabe miliyan 17 sun fara kada kuri’unsu domin zabar sabon Shugaban Kasar Ghana.

Matsalar tsaro: Kusoshin PDP sun bukaci a tsige Buhari

Kusoshin jam’iyyar adawa ta PDP a Majalisar Wakilai sun ce shugaban ya gaza musamman ta fuskar tsaro.

Ganduje na bukatar jami’ar Amurka ta nemi afuwarsa saboda ‘damfarar sa’ da matsayin Farfesa

Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya bukaci Jami’ar East Carolina dake kasar Amurka da ta nemi gafararsa

Farfesa Nora ta APC ta lashe zaben Sanatan Filato ta Kudu

Farfesa Nora Daduut ta lashe zaben cike gurbin da kuri’a 83,15104

Zaben cike gurbin Majalisar Dokokin Zamfara bai kammala ba – INEC

Hukumar Zabe ta Kasa mai Zaman Kanta INEC, ta ayyana cewa zaben cike gurbi na dan Majalisar Dokokin jihar Zamfara da aka gudanar ranar Asabar a Karama