Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Kwankwaso ya fara tattaunawa da Nentawe kan maganar komawa APC

Kwararan bayanai na nuni da cewa tsohon Gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya fara tattaunawa da Shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Farfesa

Siyasa ba ta yiwuwa da rowa — Gwamna Buni

Siyasa aiki ne na haƙuri, biyayya da sadaukarwa. Ba za a cimma nasara da rowa ko gaggawa ba.

Komawar Natasha majalisa ya nuna haɗin kai zai iya yaƙar rashin adalci — Atiku

Atiku ya kafa misali da yadda Tinubu ya ayyana dokar ta-ɓaci a Jihar Ribas a matsayin mulkin kama karya.

Majalisa ta ɗage ranar dawowarta zuwa 7 ga watan Oktoba

Majalisar ta fara hutu ne a ranar 23 ga Yuli, inda aka tsara ’yan majalisa za su koma zama a ranar 23 ga Satumba

Sauya Sheƙa: Kwankwaso ya gindaya sharuɗa kafin sake komawa APC

Kwankwaso ya jaddada cewar ba za su bari a yi amfani da su, sannan a watsar da su ba.