Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Zaben Amurka: Kotu ta kori karar da Trump ya shigar

Ta yi watsi da karar Trump na menan a soke kuri’u bayan Joe Biden ya yi masa fintinkau

INEC na shirin fara zabe ta intanet a 2021

INEC za ta ci gaba da yi wa masu zabe rajista a watannin farkon shekarar 2021.

Zaben Amurka: Neman tsayar da kirga kuri’u shirme ne —Biden

Ya ce a shirye lauyoyinsa suke su kare ’yancinAmurkawa da Trump ke son tauyewa

Zulum ya fi ni kwazo ta kowace fuska —Kashim Shettima

Shettima ya ce ya zabo Zulum ya gaje shi ne don share hawayen jama’ar Jihar Borno

Kayan tallafi: Gwamnan Adamawa ya yi barazana ga rayuwar matashi

An ji Fintiri na barazana ga matashin a sautin hirarsu da aka nada, wanda gwamnati ta an yi kari