Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Peter Obi ya kai wa Obasanjo ziyara

Obi ya bayyana cewa ziyarar na da alaƙa da burinsa na ganin an samu shugabanci na gaskiya da riƙon amana a Najeriya.

Jonathan ya tattauna da Peter Obi kan tsayawa takara a 2027

Tsohon Shugaban Kasa Goodluck Jonathan da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, sun gana ranar Alhamis a Abuja, a yayin d

Daruruwan magoya bayan NNPP sun tarbi Kwankwaso a Kalaba

Wannan ziyara da Kwankwaso ya kawo ta ƙara jaddada cewa bai manta da ’yan Arewa mazauna Kudancin Najeriya ba.

INEC ta amince da jam’iyyar haɗaka ta ADC

Gamayyar ’yan adawar a Nijeriya sun haɗe a jam’iyyar ADC ne domin ƙalubalantar Shugaba Bola Tinubu a babban zaɓen 2027.

Tsagin NNPP na ƙasa ya yi watsi da korar Abdulmumin Jibrin Kofa

Dan majalisar ya ce nan gaba kaɗan zai sanar da matakin da zai ɗauka a game da makomarsa a siyasa.