Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Kwankwaso ya gina makaranta don murnar cika shekaru 64 da haihuwarsa

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran akidar Kwankwasiyya, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya kaddamar da wata sabuwar makaranta da ya ginawa maki

PDP ta lashe dukkan kujerun ciyamomi da kansiloli a zaben Bauchi

Jam’iyyar PDP mai mulki a jihar Bauchi ta lashe dukkan kujerun ciyamomi da kansiloli a zaben kananan hukumomin da ya gabata ranar Asabar. Shugab

In aka raba Najeriya ba bangaren da zai zauna lafiya – Niyi Akintola

Aminiya ta samu tattaunawa da Cif Niyi Akintola wanda Babban Lauya ne a Najeriya (SAN) kuma dan siyasa da ya nemi tsayawa takarar Gwamnan Jihar Oyo a

Trump ya yi barazanar barin Amurka matukar ya fadi zaben shugaban kasa

A wani mataki mai cike da almara, shugaban Amurka Donald Trump ya yi harsashen abinda zai iya faruwa idan ya fadi zaben kasar dake tafe. A watan Nuwam

Hadimai 120 sun yi min kadan —Shugaban karamar hukuma

Wani Shugaban Karamar Hukuma a Jihar Nasarawa ya ce zai kara yawan hadimansa zuwa 200 zuwa 300. Alhaji Danlami Idris Odasko, wanda shi ne Shugaban Kar