Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Kansiloli sun yi zanga-zangar rike musu albashin watanni biyar

Haka kuma ba a biya mu duk wani alawus da wasu ‘yan kudade da ya kamata a biya mu ba.

Ba mu yarda a nada hadimar Buhari kwamishinar zabe ba —Sanatoci

Nadin ya saba doka don haka muna kira ga Shugaban Kasa ya janye shi, inji ’yan Majalisa

Hadimin Ganduje ya yi magana ta farko bayan dakatar da shi

Ina son mika cikakkiyar godiyata ga duk wadanda suka nuna min goyon baya a ranar Lahadi.

An sanar da ranar zaben Kananan Hukumomi a Kano

Za a gudanar da zaben ne gabanin masu rike da kujerun na yanzu su kammala wa’adinsu.

An tsige Shugaban Majalisar Edo

Majalisar Dokokin jihar Edo ta tsige Shugabanta, Honorabul Francis Okiye