Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Shugaban jam’iyyar PDP a Zamfara ya rasu

Shugaban jam’iyyar PDP a jihar Zamfara, Alhaji Ibrahim Mallaha Gusau ya rasu.

Buhari ya taya Akeredolu murnar lashe zaben Ondo

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya taya Gwamna Rotimi Akeredolu murnar lashe zabe.

Akeredolu ya cancanci tazarce —Oyetola

Gwamanan Jihar Osun Gboyega Oyetola ya taya takwaransa na Jihar Ondo, Oluwarotimi Akeredolu murna bisa nasarar da ya samu a zbaen gwamnan da ya gudana

Akeredolu ya lashe zaben Gwamnan Ondo

Akeredolu ya samu nasara a 15 daga cikin kananan hukumomi 18 na jihar Ondo

Zaben Ondo: Akeredolu ya dauko hanyar nasara

Sakamakon zaben Gwamnan Jihar Ondo ya nuna Rotimi Akeredolu yana kan gaba.