INEC na gab da sanar da sakamakon zaben Gwamnan Ondo
Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) na sa ran a ranar Lahadi za ta bayyana da sakamakon karshe na zaben Gwamnan Jihar Ondo. Kwamishinar Zabe na Kasa Farfesa A
Fagen Siyasa
Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) na sa ran a ranar Lahadi za ta bayyana da sakamakon karshe na zaben Gwamnan Jihar Ondo. Kwamishinar Zabe na Kasa Farfesa A
Akeredolu na jam’iyyar APC na kan gaba sannan Eyitayo Jegede na PDP
Jami’an tsaron sun ki su ce uffan a kan laifin da ake zargin matasan da aikatawa, ko da yake ana kyautata zaton ‘yan bangar siyasa ne.
Saboda haka ina kira ga Babban Sufeton ‘Yan Sandan Najeriya kan ya tsawatar a lamarin.
Dan takarar Gwamnan Jihar Ondo karkashin jam’iyyar PDP, Eyitayo Jegede ya nuna rashin gamsuwarsa kan yadda tangardar na’urar tantance masu zabe ta car