Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

INEC ta ba da tabbacin yin sahihin zabe a Edo

Hukumar Zaben ta Kasa (INEC) ta ba da tabbacin gudanar da sahihin zabe kuma karbabbe a zaben Gwamnan Jihar Edo na ranar Asabar. Kwamishin Zabe da Lura

Za mu ci gaba da rajistar masu zabe – INEC

Hukumar Zabe ta Kasa Mai Zaman Kanta (INEC) ta ce nan ba da jimawa ba za ta ci gaba da yin rijistar katin zabe wanda ta dakatar a watannin baya saboda

Karin farashi: APC ta roki ’yan Najeriya su kara hakuri

Jam’iyyar APC mai mulki ta roki ’yan Najeriya da su kara hakuri su jure karin farashin wutar lantarki da man fetur da aka yi a kwanan nan. Mataimakin

Gwamnan Taraba ya raba wa ’yan majalisa jifa-jifai

An raba motocin bayan da aka yi zargin APC da neman sayen ‘yan PDP a Majalisar

Rokon Kwankwaso ga ’yan Arewa kan zaben Edo

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya nemi al’ummar Musulmi da ke Jihar Edo, da su tabbatar da nasarar Gwamna Godwin Obaseki yay