Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

NNPP: A tura min lissafin kuɗin da ake bi na zan biya — Kofa

Kofa ya ce babu buƙatar yin rabuwar wulaƙanci tsakanin da jam’iyyar NNPP.

NNPP ta kori Kofa daga jam’iyyar, ta yi barazanar maka shi a kotu

NNPP ta zargi Kofa da yi mata zagon ƙasa.

APC ta yi barazanar hukunta “Yaran Badaru” a Jigawa

Jam’iyyar APC reshen Jihar Jigawa ta gargaɗi mambobinta da su guji aikata rashin ladabi da halayen da ba su dace ba da za su iya kawo rabuwar kai a ci

Tsohon mataimakin Gwamnan Gombe da wasu jiga-jigai sun fice daga PDP zuwa APC

Jiga-jigan sun ce ayyukan raya ƙasa da Gwamna Inuwa ke yi ne suka ja hankalinsu wajen sauya sheƙa daga PDP zuwa APC.

Ba abin mamaki ba ne idan na fice daga NNPP – Abdulmumin Kofa

Dan Majalisar Wakilai na mazabar Kiru/Bebeji daga jihar Kano kuma jigo a jam’iyyar NNPP, Abdulmumin Jibrin Kofa, ya ce ba zai zama abin mamaki ba idan