Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Kotun Koli za ta saurari shari’a hudu kan zaben Gwamnan Kogi

Kotun Koli za saurari shari’o’i da aka daukaka zuwa gabanta na kalubalantar zaben Yahaya Bello a matsayin Gwamnan Jihar Kogi a rana guda.

Gwamnan Ondo: Jam’iyyu sun sauya ‘yan takara

Su jam’iyyar PDP sun sauya ‘yan takarar Gwamna da Mataimakin Gwamna

Zaben Kananan Hukumomi ya kankama a Ondo

Zaben Shugabannin Kananan Hukumomi ya kankama a Jihar Ondo, bayan tantance masu jefa kuri’a a safiyar Asabar 22 ga Agusta, 2020. Wasu rahotanni

An garkame dan majalisa bisa zargin garkuwa da mutane

Wata kotu ta tsare dan majalisa mai wakiltar mazabar Katsina Ala ta Yamma a Jihar Binuwa bisa zarginsa da fashi da kuma garkuwa da mutane. Kotun Majis

Abin da Obaseki zai kiyaye yayin zaben gwamna Edo —APC

Jam’iyyar APC ta kirayi Gwamna Godwin Obaseki na Jihar Edo, da ya tabbatar kwanciyar hankali gami da adalci yayin gudanar da zaben gwamnan jihar a ran