Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Zaben Edo: ’Yan sanda za su kwace haramtattun makamai

Ya zama dole ganin yadda ’yan bangar siyasa da wasu miyagu ke daukar makami a lokutan zabe

APC ta yi babban kamu a Jihar Binuwai

Wasu ‘yan jam’iyyar PDP mai mulki a Jihar Binuwai sun sauya sheka zuwa jam’iyyar APC. Magoya bayan tsohon Babban Sakataren Ma’

Rikicin shugabanci: Kotu ta rufe sakatariyar ALGON

Babbar Kotun da ke Abuja ta sa an kulle Sakatariyar Kungiyar Kananan Hukumomin na Najeriya (ALGON), saboda rikice-rikicen da ‘ya’yan kungi

2023: Matasan APC sun roki Atiku da Kwankwaso su dawo

Matasan jam’iyyar APC sun roki tsohon Mataimakin Shugaban Kasa Atiku Abubakar da tsohon Shugaban Majalisar Dattawa Bukola Saraki da su sake dawo

Dalilin da ya sa na bude Atiku TV —Sanata Baraka

Wata jigo a jam’iyyar PDP a Jihar Kano, Sanata Baraka Sani ta kaddamar da gidan talabijin na intanet mai suna ‘Atiku TV’ da zai rika tallata manufofin