Umar FK ya fice daga PDP zuwa APC da magoya bayansa a Gombe
Ɗan siyasar ya ce jam’iyyarsa ta PDP ta gaza magance matsalolin shugabanci da take fama da shi.
Fagen Siyasa
Ɗan siyasar ya ce jam’iyyarsa ta PDP ta gaza magance matsalolin shugabanci da take fama da shi.
Sai dai Shugaba Tinubu ya ce ba zai bari ‘yan adawa su ɗauke masa hankali daga yin ayyuka ba.
Tsohon jami’in kula da ɗaukar ɗalibai a Jami’ar Stanford, ya musanta iƙirarin Kemi Badenoch na cewa an ba ta gurbin samun horon karatun karatun likita
Matasa dauke da sanduna da duwatsu sun farfasa ayarin motocin tsohon Ministan Shari’a Abubakar Malami tare da jikkata ’yan rakiyar a Jihar Kebbi
Jam’iyyar PDP wadda ke mulki a jihar ta tsira da ƙananan hukumomi uku kacal.