Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Kwankwasiyya ta kai karar Ganduje kan bashin Biliyan N399

Kungiyar siyasar nan ta Kwankwasiyya karkashin jagorancin Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ta yi barazanar maka gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje

Edo 2020: Oshiomhole ya roki gafara

Ya ce barin shugabancin jamiyyar APC zai ba shi damar gyara kuskurensa

Edo: APC da PDP na ci gaba da nuna wa juna yatsa

APC da PDP na zargin juna da tayar da yamutsi a fadar Oba na Benin

Legas ta Gabas: Har yau ba mu da dan takara -APC

Jam’iyyar APC reshen Jihar Legas ta ce har yanzu ba ta da dan takarar maye gurbi Senatan Legas ta Gabas, Sikiru Adebayo Osinowo, wanda ya rasu c

Rikicin Mali: ECOWAS za ta yi babban taro

Kasashen sun ce rashin magance matsalar zai iya sa rikicin yaduwa zuwa makwabtan Mali.