Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Matsalar tsaro: PDP ta kalubalanci Buhari kan kalaman Ndume

Kwamitin Majalisa na zargin gwamnati da rashin wadata sojoji da kudade

An sake dage zaben kananan hukumomin Ebonyi

Karo na biyu ke nan da ake dage zaben a cikin watanni uku.

‘Yan siyasa 39 sun zama jakadun Najeriya

Majalisar Dattawa ta amince shugaban kasa Buhari ya nada wasu mutum 39 da ya gabatar mata da sunayensu a matsayin sabbin jakadun Najeriya. Amincewar M

Buhari ya mika wa sanatoci kasafin 2021 zuwa 2023

Shugaba Buhari ya nemi Majalisar Dattawa ta aminta da kasafin kudin na shekarar 2021 zuwa 2023, wato “Medium Term Expenditure Framework and Fisc

Coronavirus: Kwamiti ya ki raba kayan tallafin da aka ba shi

Wata biyu da bayarwa a raba wa jama’a, kwamitin bai raba ba.