Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Jigon jam’iyyar PDP a Gombe, Haruna Jonga, ya koma APC

Shugabannin jam’iyyar sun ce komawarsa babbar nasara ce a wajensu.

Gwamnan Taraba ya shiryawa gwamnonin Arewa Maso Gabas liyafa

An gudanar da liyafar ne a daren Juma’a a babban ɗakin fadar gwamnati, inda aka nuna raye raye na al’adu daga kungiyoyin gargajiya na Taraba da

2027: ’Yan Najeriya suna fama da yunwa, sun san abin da za su yi — Kwankwaso

Tsohon Gwamnan jihar Kano, Rabiu Kwankwaso, ya ce ’yan Najeriya sun riga sun yanke shawara kan zaɓen shekarar 2027 da ke tafe.

Babu ƙawancen da NNPP ta ƙulla da wata jam’iyyar — Kwankwaso

Mu ’yan siyasa ne kuma a shirye muke mu tattauna da duk wanda ke son tattaunawa da mu.

An yaudari ’yan Nijeriya da suka hana Jonathan lashe Zaɓen 2015 — Ƙungiya

A zamanin Jonathan buhun shinkafa kilo 50 bai wuce N7,800 ba, amma yanzu yana kaiwa N80,000–N100,000.