Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Kotu ta tsawaita wa’adin Giadom a matsayin shugaban APC

Babbar Kotun Birnin Tarayya ta tsawaita umurninta cewa Mataimakin Sakataren Jam’iyyar APC na Kasa, Victor Giadom, ya zama shugaban jam’iyy

PDP ta dage zaben fidda dan takarar Gwamnan Edo

Jam’iyyar PDP ta dage zaben fitar da dan dakaranta a zaben Gwamnan Jihar Edo zuwa ranar 23 ga watan Yuni, sabanin ranakun 19 da 20 ga watan Yuni

An rufe Majalisar Dokokin Najeriya saboda fargabar coronavirus

Majalisar Dokokin Najeriya ta rufe harabarta domin yin feshin magani sakamakon zargin bullar cutar coronavirus. Sanarwar hakan da hukumar gudanarwar m

Rudani: ‘Sabon shugaban’ APC ya soke tsarin jam’iyya kan zaben Edo

An samu wani sabon rudani a hedkwatar jam’iyyar APC ta kasa bayan da Mataimakin Sakatarenta, Victor Giadom, ya ayyana kansa a matsayin Mukaddash

Jam’iyyar APC ta nada Ajimobi ya zama shugabanta

Jam’iyyar APC ta nada tsohon Gwamnan Oyo Sanata Abiola Ajimobi a matsayin Shugabanta na Kasa na riko. Kwamitin Amintattun Jam’iyar APC ya