Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Abin da ya bambanta zaben ‘June 12’ a Najeriya

Yau shekara 27 cif  da gudanar da babban zaben da ‘yan Najeriya da dama suka yi ittifaki shi ne mafi inganci a tarihin kasar. Hakan ce ta sa bayan she

An soke dakatarwar da aka yi wa dan majalisa a Jigawa

Majalissar Dokokin Jihar Jigawa ta janye dakatarwar da ta yi wa Hon. Sani Isyaku mai wakiltar mazabar Gumel. Dawowar Sani Isyaku Gumel ya biyo bayan r

An lakada wa dan majalisa duka a rikicin shugabanci

An ba hamata iska a rikicin shugabancin Majalisar Jihar Kaduna da ya sa wani mamba yunkurin dauke sandar majalisar. Rikici ya barke ne bayan ’yan maja

Buhari zai yi wa ‘yan Najeriya jawabin Ranar Damokradiyya

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari zai yi wa ‘yan Najeriya jawabin zagayowar Ranar Damokradiyya da safiyar Juma’a. Da misalin 7.00 na safe Buh

Kaduna: An tsige Mataimakin Shugaban Majalisa

Majalisar Dokokin Jihar Kaduna ta tsige mataimakin shugabanta, Hon. Muktar Isa Hazo sannan ta maye gurbinsa nan take. Zaman majalisar na ranar Alhamis