Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Taron PDP: Akwai yiwuwar NEC ta yanke hukunci kan Wike da Ortom

Ana sa ran taron zai yanke hukunci kan wasu jiga-jigantta da ake zargi da cin dunduniyar jam’iyya, ciki har da Ministan Abuja Nyesom Wike da tsohon Gw

Rikici ya kunno kai a jam’iyyar ADC a Gombe

Duk da korarsa da aka yi, Bala ya yi iƙirarin cewa shi ne shugaban riƙo na jam’iyyar na ƙasa.

Zan goyi bayan duk wanda ya goyi bayan Tinubu — Wike

Wike ya bayyana hakan ne a lokacin da yake yaba wa tsohon Sanata mai wakiltar Babban Birnin Tarayya Abuja, Philip Aduda da kuma shugaban Ƙaramar Hukum

Jam’iyyar ADC ta kori mutumin da ya yi ikirarin zama shugabanta na kasa

Jam’iyyar kawancen ’yan adawa ta ADC a jihar Gombe sanar da korar mutumin na da ya yi ikirarin zama sabon shugabanta na kasa, Nafiu Bala daga jam’iyya

Zai yi wuya Kwankwaso ya goyi bayan Tinubu a 2027 – Buba Galadima

Buba Galadima, ya ce zai yi wahala Kwankwason ya goyi bayan Shugaban Kasa Bola Tinubu a zaben 2027 da ke tafe.