Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

PDP na so Kotun Koli ta sake duba zaben Shugaban Kasa

Jam’iyyar PDP ta ce za ta bukaci Kotun Koli ta sake duba hukuncin da ta yanke kan zaben Shugaban Kasa inda ta tabbatar da nasarar Shugaba Buhari a zab

Matsalar tsaro: Gbajabiamila ya nemi China ta tallafa wa Najeriya

Shugaban Mjalisar Wakilai ta Kasa Femi Gbajabiamila ya bukaci taimakon gwamnatin kasar China wajen kawo karshen matsalar tsaro da ta addabi kasar nan.

Musa Fagen Gawo ne ya lashe zaben fid-da-gwani na APC a mazabar Garki da Babura

Wakilai masu zaben wanda zai tsaya takara a Jam’iyyar APC 688 ne suka yi zaben fid-da-gwani na kujerar Majalisar Wakilai da aka gudanar a Karamar Huku

Dan Majalisar Mazabar Lame ya dauki nauyin duba masu ciwon hakori 377

Likitoci da jami’an da kiwon lafiyar hakora da sauran cututtukan baki, sun duba masu fama da ciwon hakori da sauran cututtukan baki su 377, a yankin L

Jam’iyyar PRP za ta yi waje da APC da PDP a zaben 2023 – Falalu Bello

Shugaban Jam’iyyar PRP ta Kasa, Malam Falalu Bello ya bayyana cewa jam’iyyar za yi bakin kokarinta wajen doke jam’iyyun APC da PDP a zaben shekarar 20