Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Kungiyar Kwankwasiyya ta koya wa  mata 600 sana’o’i a Jihar Filato

Kungiyar Matasan Kwankwasiya ta Jihar Filato, ta yi yaye mata  600, da ta dauki nauyin koya musu sana’o’in hannu a garin Jos a ranar Lahadin da ta gab

Ko nasarar Tambuwal a Kotun Koli za ta dusashe APC a Sakkwato?

A kwanakin baya ne magoya bayan Jam’iyyar PDP a Jihar Sakkwato suka hadu domin tarbar Gwamna Aminu Waziri Tambuwal bayan ya samu nasara a Kotun Koli i

Taron wayar da kan ’yan jarida ya rikide zuwa na siyasa a Jigawa

Taron wayar da kai kan hanyoyin sadarwa da yada labarai na zamani da Kungiyar ’Yan jarida ta Kasa (NUJ) reshen Jihar Jigawa ta shirya wa manema labara

An tsige Shugaban Masu Rinjaye na Majalisar Kano

‘Yan Majalisar Dokokin Jihar Kano sun tsige Shugaban Masu Rinjaye na Majalisar Alhaji Labaran Abdul Madari. Alhaji Abdul Madari, wanda ke wakilt

Gwamnan Borno ya kwana biyu a Monguno don aza harsashin gina gidajen ’yan gudun hijira

Gwamnan Jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum ya kai ziyara Monguno inda ya shafe kwana biyu a garin. Hakan na kunshe ne a wata sanarwa da Kakakin