Buhari ya nemi gwamnonin APC su ba shirin yaki da cin hanci goyon baya
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya bukaci gwamnonin Jam’iyyar APC su ba shirin Gwamnatin Tarayya na yaki da cin hanci da rashawa goyon baya a jihohinsu
Fagen Siyasa
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya bukaci gwamnonin Jam’iyyar APC su ba shirin Gwamnatin Tarayya na yaki da cin hanci da rashawa goyon baya a jihohinsu
Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya ce ’yan siyasa sun saba yaudarar jam’iyyarsu. Tsohon Gwamnan ya ce irin wannan abu ba bako ba ne a
Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Abdul’azizi Yari Abubakar ya maida martani game da zargin haddasa tashin hankali da Gwamna mai ci a jihar Alhaji B
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Ahmed Lawan, ya bayyana abin da ya sa sanatoci suke aiki da juna duk da bambancin jam’iyya da ra’ayin siyasarsu. Sa
Kotun Daukaka Kara ta yi zaman farko kan karar da PDP da dan takararta na Gwamnan Jihar Kano Abba Yusuf suka daukaka zuwa gabanta suna kalubalantar za