Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Gwamna Masari ya rantsar da sababbin kwamishinoni  

A ranar Litinin da ta gabata ce Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya rantsar da kwamishinoni 17 da za su jagorancin ma’aikatun jihar. A

Kotun Daukaka Kara ta tabbatar da zaben Gwamnan Ishaku

Kotun Daukaka Kara da Abuja ta tabbatar da zaben Gwamna Darius Ishaku na Jihar Taraba. Kotun ta kuma yi watsi da karar da Jam’iyyar APC ta daukaka kan

An soke zaben ’yan majalisa biyu a Jihar Kaduna

Kotun Daukaka Kara ta Kaduna ta soke zaben ’yan Majalisar Dokokin Jihar Kaduna biyu da suka fito daga kananan hukumomin Kagarko da Sanga inda ta umarc

Shugabannin APC sun shiga tsakanin majalisa da Gwamnan Gombe

Rikicin da ya kunno kai a Majalisar Dokokin Jihar Gombe wanda ya kai ga tsige Mataimakin Shugaban Majalisar Alhaji Shu’aibu Adamu Haruna, daga Kwami t

Jam’iyyar PDP ta yi amfani da hotonan hanyoyin Laberiya don  bata Fashola

Jam’iyyar PDP ta yi amfani da hotonan wasu hanyoyi na kasar Laberiya, don maida martani ga Ministan Ayyuka da Gidaje kan kalaman da ya yi game da yana