Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Idan ’yan siyasa ba su tafi da matasa ba akwai matsala – Tilde

Shugaban Majalisar Matasa ta Jihar Bauchi Kwamared Aminu Sale Tilde, ya ce matukar ’yan siyasar kasar nan ba su tafiya da matasa, sun sanya su a cikin

Kotu ta soke zaben Doguwa da Jibrin Kofa

Kotun Daukaka Kara da ke  Kaduna ta soke zaben dan Majalisar Bebeji da Kiru Alhaji Jibirin Kofa da kuma Shugaban Masu Rinjaye a Majalisar Wakilai kuma

Buhari na sauka APC ta gama yawo – Okorocha

Sanata Rochas Okorocha mai wakiltar Imo ta Yamma, ya dora laifin matsalar da ta dabaibaye Jam’iyyar APC a kan shugabanninta, ina ya ce in ba a yi hank

Dole matasa su kawo sauyi a harkar siyasa  – Tukur Bodinga

Dan Majalisar Dokokin Jihar Sakkwato mai wakiltar Karamar Hukuma Bodinga ta Kudu Alhaji Tukur Bala Bodinga ya ce ba ya da burin da ya sanya a gaba da

Kotu ta tabbatar wa Matawalle kujerarsa

Kotun Sauraron Kararrakin Zaben  Gwamnan Jihar Zamfara da ke zama a Abuja, ta yi watsi da karar da ke bukatar sauke Gwamna Bello Matawalle daga kujera