Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

PDP ta mutu murus a Kano — Shugaban NNPP

Shugaban ya ce jam’iyyar PDP ba ta da wani tasiri a jihar.

Wasu ’yan siyasa na sukar Tinubu saboda ɗan Kudu ne — Onanuga

Ya ce akwai buƙatar ‘yan Arewa su yi haƙuri Tinubu ya yi mulkin shekara takwas kamar yadda Buhari ya yi.

Arewa za ta kayar da Tinubu a zaɓen 2027 —Babachir

Babachir David Lawal ya ce ’yan Arewa za su tsayar ɗan takara da nufin yaƙar Tinubu a zaɓen 2027, saboda tsare-tsaren gwamnatinsa da suka jefa jama

Gwamnatin APC ta jefa ’yan Najeriya cikin ƙangin talauci — Shugabar LP

Shugabar ta nemi ‘yan Najeriya su goya wa jam’iyyar LP baya a babban zaɓe mai zuwa.

LP za ta ceto Nijeriya daga halin da APC ta jefa ta — Nenadi Usman

Ficewar mambobin jam’iyyar LP tana ƙara mana ƙwarin gwiwa da kuma fayyace mana masu kishin jam’iyyar na gaskiya.