Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Za mu share muku takaicin da PDP ta saka ku a Bayelsa – Oshiomole

Shugaban Jam’iyyar APC ta Kasa, Kwamared Adams Oshiomhole ya ce, jam’iyyarsa za ta gyara duk kura-kuran da Jam’iyyar PDP ta tafka a Jihar Bayelsa idan

Hada kan al’ummar Jos ne babban burinmu – Shehu Bala

Sabon Shugaban Riko na Karamar Hukumar Jos ta Arewa a Jihar Filato, Alhaji Shehu Bala Usman ya ce babban abin da za su sanya a gaba, shi ne hada kan a

Yaki ne ke neman barkewa a Kogi ba zaben Gwamna ba – Zarah Audu

Uwargidar wanda ya nemi tsayawa takarar Gwamna a APC a Jihar Kogi, Gimbiya Zahrah Mustapha Audu, ta yi zargin cewa ’yan takarar Gwamna a zaben 16 ga N

Majalisun Nasarawa da Gombe sun wanke  kwamishinoni, Katsina da Kwara za su fara tantance nasu

Majalisar Dokokin Jihar Nasarawa ta tantance tare da amincewa da sunayen kwamishinoni 15 da Gwamnan Jihar Injiniya Abdullahi Sule ya mika mata. Majali

Biyan Jihar Kogi kudi yanzu rashin gaskiya ne – PDP

Kudin da Gwamnatin Tarayya ta kudiri biyan Jihar Kogi ya haifar da takardama a tsakanin Jam’iyyar APC mai mulki da babbar jam’iyyar adwaa ta PDP. Shug