Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Kalubalen da Gwamna Babagana Umara ya fuskanta a kwana 100

Duk da cewar Gwamnan Jihar Borno, Babagana Umara, ya gaji wasu ayyuka da gwamnatin baya ta faro ba ta kammala ba, musanmman gine-ginen makarantu da ma

Cikin kwanaki 100 gwamnatinmu ta yi  rawar gani a Bauchi – Kakakin PDP

Kakakin Jam’iyyar PDP na jihar Bauchi Alhaji Yayanuwa Zainabari ya bayyana cewa cikin Kwanaki dari da kama mulkin Jamiyyar PDP a Jihar Bauchi Gwamnan

Na kadu da na ji ba sunana a cikin ministoci –  Adebayo Shittu

Tsohon Ministan Sadarwa Mista Adebayo Shittu ya  ce ya yi matukar kaduwa  da mamaki da ya ga babu sunansa a jerin sunayen ministocin da Buhari ya nada

’Yan takarar Gwamnan Nasarawa 11 a APC sun turo mota ta bar su da kura

Bayan sanar da fara sayar da takardun neman tsayawa takara a zaben Gwamnan Jihar Nasarawa da ya gabata a  karkashin Jam’iyyar APC,  wadansu jiga-jigan

Bikin kirkiro Jihar Jigawa sharholiya ce – Habibu Sara

Shugaban Jam’iyyar APC ta Jihar Jigawa Alhaji Habibu Sara ya ce bikin da ake yi don murnar kirkiro jihar sharholiya ce, don haka ne ya sa ba za su yi