Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

APC ta hana ’ya’yanta magana kan binciken da ake yi wa Yari

Shugaban Jam’iyyar APC na jihar Zamfara Alhaji Lawal Liman ya gargadi ’ya’yan jam’iyyar da kada su saka baki a kan binciken da ake yi wa tsohon Gwamna

Ministocin da Buhari ya zabo kwararru ne – Danladi Pasali

Shugaban Kungiyar Yakin Zaben Shugaban Kasa Muhammadu Buhari (BCO), ta Kasa, Alhaji Danladi Garba Pasali ya ce ministocin da Shugaban Kasa Muhammadu B

APC ta goyi bayan farmakin EFCC a gidan Ambode

Jama’iyyar APC ta nuna goyon baya kan dirar mikiya da jami’an Hukumar EFCC suka kai da sanyin safiyar Talatar da ta gabata a gidan tsohon Gwamnan Jiha

Ba mu ji dadin fitowa takarar Gwamna da kwamishinanmu ya yi ba – INEC

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta ce ba ta ji dadin yadda Kwamishinan Zabe na Jihar Kuros Riba Dokta Frankland Briyai ya fito neman tsayawa takarar Gwamn

Ya kamata Buhari ya sa ido kan ministocinsa – Goronyo

Mataimakin Shugaban Jam’iyyar ACPN ta Kasa Shiyyar Arewa, Alhaji Ibrahim Mai Kassu Goronyo, ya ce ya kamata Shugaban Kasa Muhammadu  Buhari ya sa ido