ADC ce kaɗai za ta iya magance matsalolin Arewa — David Mark
David Mark ya ce idan aka zaɓe za su magance tarin matsalolin da suka dabaibaye yankin Arewa.
Fagen Siyasa
David Mark ya ce idan aka zaɓe za su magance tarin matsalolin da suka dabaibaye yankin Arewa.
Matukar ba a sami sauyin tsare-tsare ba, akwai yiwuwar Ministan Jinkai da Yaki da Talauci, Farfesa Nentawe Yilwatda ya zama sabon shugaban jam’iyyar A
Amma Datti ya ce akwai buƙatar mulki ya koma Kudancin Najeriya domin samun daidaito.
Binani ta yi wa sabuwar jam’iyyar tasu ta haɗaka fatan samun nasara.
Jam’iyyar ta ce Tinubu ya makara domin ya ɓata wa ‘yan Arewa rai game da rabon muƙamai.