Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

‘Yan sanda sun bayyana shaidu 14 a Kotun Zabe ta Kano

Kwamishinan ’Yan sandna Jihar Kano Ahmed Iliyasu ya gabatar da takardu 14 a matsayin shaida a gaban Kotun Saurarren Kararrakin Zaben Gwamnan Jihar Kan

EFCC ta kai samame gidan Abdul’aziz Yari

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Tu’annati (EFCC), ta kai wani samame gidan tsohon Gwamnan Jihar Zamfara, Alhaji Abdul’aziz Yari Abubakar.

APC ta lashe zaben cike-gurbi na dan Majalisar Dokokin Jihar Filato

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta bayyana Yakubu Sanda na Jam’iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben cike-gurbi, na dan Majalisar Dokokin Jihar Filato

Ba zan bayyana sunan wanda zai gaje ni ba – Buhari

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce ba zai bayyana sunan kowa ba, a matsayin wanda zai gaje shi. Buhari wanda aka rantsar da shi a ranar 29 ga watan

Majalisar Dattawa ta Nada Shugabannin Kwamitoci

Shugaban Majalisar Dattawa, Ahmad Lawan ya bayyana sunayen shugabannin kwamitocin majalisar. Wadanda aka nada din sun hada da Sanata Jibrin Barau da z