Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Kotu ta ba PDP iznin sanya sunayen shaidu a karar zaben Gwamnan Kano

Kotun daukaka kara da ke Kaduna ta ba Jam’iyyar PDP iznin shigar da sunayen shaidu cikin kunshin takardar korafin da ta shigar gaban kotun sauraren ka

Kotun koli ta bawa jam’yyar PDP kujerar dan majalisar tarayya na APC, a jihar Adamawa

A ranar Talatar da ta gabata ne Kotun Koli ta karbe kujerar dan Majalisar Tarayya na jami’yyar APC Aliyu Modibbo da ke wakiltar mazabar Yola ta kudu d

Har mutanen da suka mutu suna karban albashi a jihar Nasarawa

Wani kwamiti da Majalisar dokokin jihar Nasarawa ta kafa don gudanar da bincike akan jinkiri da ake samu wajen biyan ma’aikatan kananan hukumomin jiha

A makon gobe za a yi zaben cike gurbi na dan Majalisar Jihar Filato

Hukumar Zabe ta Kasa [INEC] ta sanya ranar 3 ga Agusta mai zuwa a matsayin ranar da za ta gudanar da zaben cike-gurbi na dan Majalisar Dokokin Jihar F

Majalisar Wakilai na shirin daidaita rikicin Majalisar Jihar Bauchi

Majalisar Wakilai ta fara yunkurin shiga tsakani game da rikicin shugabanci da ya turnuke a Majalisar Dokokin Jihar Bauchi. Majalisar ta tura wakilant