Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

PDP za ta gurfanar da Hukumar Zaben Jihar Jigawa a gaban Kotu

Jam’iyyar PDP reshen Jihar Jigawa za ta gurfanar da Hukumar Zabe ta  Jihar a gaban kotu saboda hana jam’iyyar shiga zaben kananan hukumomi da hukumar

El-Rufa’i yana tsaye kan kafafunsa – APC

Shugaban Jam’iyyar APC na Karamar Hukumar Jama’a da ke Jihar Kaduna Alhaji Ibrahim Koli ya ce ba don Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasir Ahmad El-Rufa’i

Dan majalisar PDP ya sha alwashin yin kyakkyawan wakilci

Zababben dan Majalisar Dokokin Jihar Kaduna mai wakiltar Karamar Hukumar Jama’a, Mista Ali Kalat ya sha alwashin gudanar da kyakkyawan wakilci tare da

Mala Buni zai kawo ci gaban da ake bukata a Yobe – Kingibe

Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Ambasada Babagana Kingibe, ya ce yana da yakinin Gwamna Mai Mala Buni zai kai Jihar Yobe matakin ci gaba.  Jakada

Ba na neman matsayin Shugaban Masu Rinjaye – Wamakko

Dan Majalisar Dattawa mai wakiltaar mazabar Sakkwato ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko ya karyata labaran da wasu jaridu suka buga, na cewar ya na n