Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Gbajabiamila ya gana da Osinbajo

Shugaban Majalisar Wakilai, Mista Femi Gbajabiamila ya gana da Mataimakin Shugaban Kasa a ranar Ltinin da ta gabata a fadar Shugaban Kasa da ke Abuja.

Kotun koli ta tabbatar da sahihancin takarar Abba Kabir Yusuf

Kotun Koli da ke zamanta a Abuja ta yi watsi da daukaka karar da Ibrahim Al’amin Little ya yi yana kalubalantar hukuncin kotun daukaka kara ta Kaduna

Shugaban Majalisar Dattawa ya nada mataimaka

Shugaban Majalisar Dattawa Sanata Ahmad Lawan ya nada mataimaka biyu da za su yi aiki da shi suka hada da Alhaji Muhammad Aji, Shugaban Ma’aikata da k

Tsayar da 12 ga Yuni Ranar Dimokuradiyya ya dace – Bishir Yakubu

Daya daga cikin masu ruwa-da-tsaki a Jam’iyyar APC a Mazabar Wakilin Kudu I a Karamar Hukumar Katsina, Alhaji Bishir Yakubu ya ce tsayar da Ranar 12 g

Ban ga amfanin ware ranar 12 ga Yuni a matsayin Ranar Dimokaradiyya ba – Atiku

Ban takarar Shugaban Kasa a zaben da ya gabata a karkashin Jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya ce kamata ya yi ranar 12 ga  Yuni ta kasance ranar