Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Zan bunkasa ci gaban mata da matasa – Aliyu Mathias

Kansilar Mazabar Wuse a Karamar Hukumar Birnin Abuja, Mista Aliyu Mathias ya ce zai ba da himma wajen bunkasa ci gaban mata da matasan mazabarsa domin

Hukumar INEC ta bai wa Okorocha takardar shaidar cin zabe

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta ba da takardar shaidar cin zabe ga tsohon Gwamnan Jihar Imo Mista Rochas Okorocha a matsayin Sanata mai

Achida ya zama Shugaban Majalisar Jihar Sakkwato

An zabi Alhaji Aminu Achida na Jam’iyyar APC a matsayin Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Sakkwato. Jam’iyyar PDP ce ke da gwamnati tare da majalisar d

An Bukaci Oshiomhole da ya sauka daga Mukaminsa

An bukaci Shugaban Jam’iyyar APC na kasa Adam Oshiomhole da ya sauka daga mukaminsa na shugabancin jam’iyyar domin ya kasa. Sanata Lawal Shu’aibu Mata

Osinbajo ya sake ziyartar dattijon Kubwa

A ranar Juma’ar  da ta gabata ce Mataimakin Shugaban Kasa Farfesa Yemi Osinbajo ya ziyarci garin Kubwa Abuja, inda ya isa gidan wani dattijo a garin,