Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Masoyin Buhari ya yi tattaki daga Abuja zuwa Kebbi

Wani masoyin Shugaba Buhari mai suna Sani Ahmed wanda a kwanakin baya ya fara tattaki daga Abuja zuwa Birnin Kebbi na Jihar Kebbi ya isa Birnin Kebbi.

Zaben raba gardama a Kano: Yadda ‘yan daba suka cika rumfunan zabe

An gudanar da zaben raba-gardama na zaben gwamna a Jihar Kano a rumfuna sama da dari biyu da saba’in da takwas sai dai masu zabe sun kasa gudana

KAI TSAYE: Sakamakon zaben Gwamnoni da Majalisar Dokoki

KAI TSAYE: Zaben Gwamnoni da Majalisar Dokoki

Mata 28 suke takarar majalisar dokokin Jihar Filato

Akalla mata 28 a karkashin jam’iyyu daban-daban ne suke neman takarar majalisar dokokin Jihar Filato. A cikin wata takarda mai dauke da sunayen