Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Sanatan Abuja ta sauya sheƙa zuwa ADC

Sanatar ta ce rigingimun da ke damun jam’iyyar LP ne suka sa ta fice daga jam’iyyar.

Ya kamata mulkin Najeriya ya ci gaba da zama a hannun ’yan Kudu — Hannatu Musawa

Ministar ta ce ya kamata mulkin ya kasance a hannun Kudancin Najeriya domin samun daidaito.

Tinubu ne ya buɗe wa Buhari ƙofar zama shugaban ƙasa — Hadimi

Hadimin ya ce Tinubu ne ya share wa Buhari hanyar da ya zama shugaban ƙasa a 2015.

Ba Tinubu kaɗai ne ya sa Buhari ya ci zaɓe a 2015 ba – Boss Mustapha

Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Boss Mustapha, ya ce ba Shugaban Kasa Bola Tinubu kadai ne ya sa Muhammadu Buhari ya ci zabensa a shekarar 2015 ba

2027: Idan ADC na son lashe zaɓe dole ta bai wa ɗan Arewa takara — Okonkwo

Ya matuƙar jam’iyyar na son kayar da Tinubu dole ta bai wa ɗan Arewa takara.