Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Ba mu hade wa Buhari baki ba – Babangida

Tsohon Shugaban Kasa na mulkin soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida ya gasgata wasikar da aka ce ya rubuta game da adawa da sake zaben Buhari a wa’a

Shirin Trader Moni salon sayen kuri’a ne – Dogara

Shugaban Majalisar Wakilai, Yakubu Dogara, ya soki tsarin raba kudi ga kananan ’yan kasuwa da gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari ke yi ana kusa da far

Ba Ruwan Dan Takarar Gwamnan Taraba Da Badakalar Miliyan 450 Na Kamfe – APC

Jam’iyyar APC reshen Jahar Taraba ta maida martini game da karar da Hukumar EFCC ta shigar gaban kotu, inda ta ce ta na mamakin yadda wasu ke nacewa a

2019: Fafatawa ce tsakanin masu gaskiya da marasa gaskiya –El-Rufa’i

Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufa’i ya bayyana zaben 2019 da zaben da za a fafata tsakanin masu gaskiya da marasa gaskiya. Gwamna El-Rufai ya

Na fi ganin kaina dan Arewa fiye da Kudu – Dan Takarar Jam’iyyar  PT

Dan takarar Shugaban kasa a zaben 2019, karkashin Jam’iyyar PT, Cif Gbenga Olawepo Hashim ya bayyana  cewa ya fi ganin kansa a matsayin dan Arewa fiye