Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Dan majalisar Sakkwato ya fita daga APC bayan faduwarsa zabe

Dan majalisa dokokin jihar Sakkwato Alhaji Muhammad Bashir, wanda ya fadi zaben fidda gwani na neman tikitin neman takarar dan majalisar wakilai a kar

Buhari ya gana da ‘yan Majalisar Wakilai 70 na APC da suka fadi zaben fid da gwani

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya gana da ‘yan Majalisar Wakilai sama da 70 da suka fadi zaben fid da gwani na Jam’iyyar APC a Fadar Shugaban Kasa da

Atiku ya ‘zabi’ tsohon Gwamnan Anambra mataimakinsa

Akwai alamun cewa dan takarar shugabancin kasa a Jam’iyyar PDP Atiku Abubakar ya zabi toshon Gwamnan Jihar Anambra Peter Obi a matsayin mataimak

Abubuwan da suka faru a majalisa bayan dawowa daga hutu

A ranara Talatar da ta gabata ce Majalisar Dokoki ta Kasa ta dawo zama bayan dogon hutu da ta je a makon karshe na watan Yuli. Tun a watan Satumba maj

Ba Tambuwal ne dan takararmu na Gwamnan Sakkwato ba – PDP

Jam’iyar PDP a Jihar Sakkwato ta ce har yanzu ba ta canja shawara kan wanda zai yi takarar Gwamnan Sakkwato ba, abin da ake ganin Gwamna Aminu Waziri