Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

APC ta dasa mana ’yan takarar Shugaban kasa a PDP – Gwamnan Ribas

A ranar Talatar da ta gabata ce Gwamnan Jihar Ribas, Nyesom Wike ya nanata cewa fadar Shugaban kasa da Jam’iyyar APC sun dasa ’yan takarar

Ana ci gaba da alhinin rashin masoyin Buhari a Bauchi

Sakamakon rashin daya daga cikin masoya Shugaban kasa Muhammadu Buhari kuma fitaccen dakarensa, Alhaji Abdulwahab Gambo da ake kira da Baba Mai Alkala

Burin ciyar da al’umma gaba ya sa nake takarar Majalisar Tarayya-Dan Dagazau

Aliyu Inuwa Dan Dagazau ya bayyana cewa yana son tsayawa takara ne domin cika burinsa na ciyar da al’ummarsa gaba. Aliyu Inuwa Dan Dagazau matashi ne

Sagir Takai ya ki bin Shekarau APC

Tsohon na hannun daman tsohon Gwamnan Jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau Malam Salihu Sagir Takai ya nuna cewa ba zai bi tsohon uban gidansa ba, Malam

Gaskiyar Buhari ce ta sa ya gagari abokan adawarsa – Sheikh Jingir

Shugaban Majalisar Malamai ta kungiyar Jama’atu Izalatil Bidi’ah Wa Ikamatis Sunnah ta kasa, Sheikh Muhammad Sani Yahya Jingir ya ce gaski