Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Dogara ya amince ya sake tsayawa takarar Majalisar Wakilai

Shugaban Majalisar Wakilai, Honarabul Yakubu Dogara ya amince ya sake takarar kujerar dan Majalisar Wakilai mai wakiltar mazabar Bogoro/Dass/Fatawa Ba

Shekarau ya fice daga PDP

Tsohon Gwamnan Jihar Kano Malam Ibrahim Shekarau ya bayyana ficewarsa daga Jam’iyyar PDP, kamar yadda mai magana da yawunsa, Malam Sule Ya&rsquo

Yadda za a fitar da ‘yan takara a Jam’iyyar APC

Babban Sakataren Shirye-Shirye na Jam’iyyar APC, Mista Emma Ibediro ya bayyana yadda APC za ta gudanar da zaben fid da ’yan takara da kuma

Zaben 2019: Babu yarjejeniya a tsakanin APGA da PDP a Nasarawa – Labaran Maku

Tsohon Ministan Labarai kuma dan takarar Gwamnan Jihar Nasarawa a Jam’iyyar APGA, Labaran Maku ya musanta labarin da jaridar THE EYE WITNESS da

Mai neman takarar Gwamnan Gombe ya goyi bayan ’yar tinke a zaben fid da gwani

daya daga cikin masu neman tsaywa takarar Gwamna su 7 a Jam’iyyar APC a Jihar Gombe Alhaji Abubakar Habu Mu’azu ya ce yana goyon bayan &rs