Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Tinubu ko ɗansa zai naɗa shugaban INEC, APC sai ta faɗi zaɓen 2027 — Dalung

Tsohon ministan ya ce APC wata mafaka ce ta gurɓattun ‘yan siyasa.

“ADC za ta fuskanci matsala wajen zaɓen wanda zai yi mata takarar shugaban ƙasa”

Ya ce haɗakar ADC ta yi kama da wadda aka yi wajen kafa jam’iyyar APC a 2015.

Makusantan Gwamnatin Buhari da suka shiga haɗakar ADC

Tsofaffin mukarraban gwamnatin Buhari da suka koma haɗakar ADC sun haɗa da tsofaffin ministoci da tsofaffin gwamnoni da masu muƙaman siyasa.

’Yan Najeriya sun fara begen Buhari saboda azabar Tinubu – Amaechi

Amaechi ya ce Shugaba Tinubu bai cancanci zama Shugaban Ƙasar Najeriya ba.

Za mu ɗauki mataki kan mambobinmu da ke shirin shiga haɗakar ADC — PDP

Ukuɓar da gwamnati Tinubu ta sanya talakwan Nijerya a ciki ba za ta misaltu ba.