Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Dan majalisa ya dauki nauyin yi wa mutum 1000 tiyata a Kudancin Kaduna

Akalla mutum dubu daya ne daga garuruwa da kauyukan da ke kananan hukumomin Jaba da Zangon Kataf da ke Kudancin Jihar Kaduna da suke fama da matsalar

Hukumar INEC ta sha alwashin kama wanda ya yi katin zabe biyu

Hukumar Zabe ta kasa (INEC) ta sha alwashin hukunta duk wanda ta kama ya yi rajistar katin zabe fiye daya a Jihar Adamawa. Shugaban hukumar a Jihar Ad

Shugaban Marasa rinjaye na majalisar Gombe ya koma PDP daga APC.

Da misalin karfe 2:40 na ranar yau Alhamis ne shugaban marasa Rinjaye na majalisar dokokin jihar Gombe Ahmed Usman Haruna, ya canja sheka ya bar jam&#

An samu rabuwar kai a kan wanda zai canji Bukola

Alamu na nuna cewa an samu rabuwai kai tsakanin sanatocin Majalisar Dattijai na jam’iyyar APC a kan wanda zai maye gurbin Bukola Saraki idan sun

Zan sauya fasalin Najeriya idan na zama shugaban kasa- Makarfi

Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, sanata Ahmed Muhammed Makarfi ya ce idan har ya zama shugaban kasa, to lallai zai sauya fasalin kasar. Sanata Makarfi ya