Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

2027: David Mark zai kai mu ga nasara — ADC

Sabuwar tafiyar ta haɗa manyan jiga-jigan ‘yan adawa da ke fatan yaƙar APC a zaɓen 2027.

Zan yi takara a Zaɓen 2027 — Peter Obi

Ina goyon bayan tsarin da zai bayar da damar a rika karɓa-karɓar mulki a tsakanin Kudu da Arewacin Nijeriya.

APC ta sa ranar taron Majalisar Zartarwa bayan murabus ɗin Ganduje

Zuwa yanzu babu tabbas game da wanda fadar shugaban ke son ya karɓi shugabancin jam’iyyar.

Jami’an tsaro sun hana taron kwamitin amintattun PDP

A safiyar Litinin din nan ne jami’ai da yawa ne suka kutsa cikin zauren da aka tsara gudanar da taron inda suka bukaci mahallarta da su watse.

Babu wanda zai manta da gudunmawar da Wike ya ba ni — Fubara

Gwamnan ya ce magoya bayansa sun rungumi sulhu su zauna lafiya da kowa.