Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Hukumar WAEC ta saki sakamakon jarabawar watan Mayu da Yuni

Jimillar mutum dubu 786 da 61 da ke wakiltar kashi 49 da digo 98 cikin dari na wadanda suka zauna jarabawar Afirka ta yamma ta babbar sakandire sun sa

Rikicin APC: Oshiomhole ya gana da Saraki da sauran masu ruwa da tsaki

Shugaban jam’iyyar APC, Kwamared Adam Oshiomhole jiya ya gana da shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki da wasu shugabannin jam’iyyar a

Sabon rikici ya barke a APC

Membobin sabuwar jam’iyyar PDP sun sauya shawarar ficewa daga jam’iyyar APC wacce suka bayyana ta fi jam’iyyar PDP da suka maye gurb

PDP ce kadai ke da maganin matsalar Najeriya- Lamido

Dan takaran Shugaban Kasa a karkashin inuwar Jam’iyyar PDP, Alhaji Sule Lamido ya ce jam’iyarsa ta PDP ce kadai ke da maganin matsalolin d

Hakeem Baba-Ahmed ya fice daga APC

Shugaban Ma’aikatan Shugaban Malajisar Dattawa, kuma tsohon Shugaban Riko na Jam’iyyar APC, reshen Jihar Kaduna, Dokta Hakeem Baba-Ahmed y