Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Kwankwaso ba zai iya cin zabe a mazabarsa ba- Ganduje

Gwamnan  Jihar Kano Dokta Abdullahi  Umar Ganduje ya ce tsohon Gwamnan Jihar, Sanata Rabiu Musa  Kwankwaso ba zai iya lashe zabe a maza

Mun kammala shawara- nPDP

‘Ya’yan nPDP da ke cikin jam’iyyar  APC wadande a ‘yan kwanakin nan suke koke-koken cewa an ware, sun ce sun kammala shaw

Zan iya kayar da Buhari idan PDP ta tsara da ni- Kwankwaso

Tsohon gwanman Kano kuma Sanata a jam’iyyar APC ya ce shi ne mutumin da ya fi kowa karfi da farin jinin da zai iya kayar da Shugaba Muhammadu Bu

Na gaya wa Kwankwaso kada ya dora Ganduje, gashi yanzu yana dandana kudar sa – Hon Sumaila

Hon Kawu Sumaila ya bayyana wa PREMIUM TIMES cewa shi da kan sa ya gaya wa tsohon gwamnan jihar Kano Rabiu Kwankwaso cewa kada ya yi karfa-karfa wajen

Babachir da Nyako sun bukaci Nuhu Ribadu ya fito takarar Gwamna a 2019

A ci gaba da shirye-shiryen tunkarar zaben 2019, wadansu jiga-jigai a Jam’iyyar APC da aka fi sani da masu bakar hula (Black Cap) a sun bukaci T