Yadda na hannun daman ’Yar’Adua ya yi tuggun hana ni zama shugaban ƙasa — Jonathan
Jonathan ya ce kafin rasuwar ‘Yar’Adua sai da ya rubuta wasiƙa kan amincewarsa ya zama shugaban ƙasa amma wani ya ɓoye wasiƙar.
Fagen Siyasa
Jonathan ya ce kafin rasuwar ‘Yar’Adua sai da ya rubuta wasiƙa kan amincewarsa ya zama shugaban ƙasa amma wani ya ɓoye wasiƙar.
Ganduje ya bayyana rashin lafiya a matsayin dalilin da ya sa ya ajiye shugabancin jam’iyyar.
Yanzu ɓangarorin biyun sun amince su yi aiki tare domin ci gaban Jihar Ribas.
Barau ya ce idan maganar siyasa ake yi Shugaba Tinubu tamkar uba yake a wajensa.
Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya nesanta kansa daga wata kungiya da take fafutukar ganin Shugaban Kasa Bola Tinubu ya