Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Abin da ya sa na hana Femi Adesina mai da martani ga Obasanjo – Buhari

Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyna cewa ya hana Babban Mashawarcinsa Kan Yada Labarai, Femi Adesina maida martanin wasikar Obasnanjo, saboda Adesina d

Dan Majalisar Katsina ya tallafa wa ‘yan gudun hijirar Zamfara

A ranar Lahadin da ya gabata ne sama da ’yan gudun hijra 300 da suka fito daga yankunan Gangama da Gangare da Unguwar Tudu da Unguwar Dauda da S

Shugaba Buhari ya yi ganawar sirri da Gwamnonin APC

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya gana da gwamnonin Jam’iyyar APC a fadar Shugaban Kasa da ke Abuja. A bayan taron, shugaban gwamnonin na jam&rs

Muna shirin barin APC- Nyako

Sanata Abdulaziz Nyako ya ce shirye-shirye sun yi nisa wajen kokarinsu na ficewa daga jam’iyyar APC. Nyako, wanda Sanata ne mai wakilntar Adamaw

Ba zai yiwu ka so Abiola da Abacha ba a tare- Wole Soyinka ga Buhari

Farfesa Wole Soyinka ya fada wa Shugaban Kasa Muhammadu Buhari cewa ba zai yiwu ba kaso MKO Abiola da Sani Abacha a tare. Soyinka ya yi wannan jawabin