Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Babban ma’aikacin gwamnati a Kogi ya rasu

Mataimakin Darakta a ma’aikatar ilimi ta jihar Kogi, Haruna David ya fadi matacce a ofishinsa da ke garin Lokoja a jiya.   Aminiya ta gano

Saraki da Dogara sun yi gum kan kujerun ’yan majalisar da suka rasu

Har yanzu majalisar dokokin Najeriy ba ta bayyana kujerar marigayi Sanata Malam Ali Wakili na jam’iyyar APC daga Bauchi da Sanata Bukar Mustapha

Za mu yi amfani da karfin da doka ta ba mu-Majalisa

Majalisar Dokokin Najeriya a jiya ta dauki matsaya inda ta yi barazanar yin amfani da karfin da doka ta ba ta kan Shugaba Muhammadu Buhari dangane da

PDP ta kayar da APC a zaben cike gurbi a Oyo

Jam’iyyar PDP ta kayar da Jam’iyyar APC mai mulki a wani zaben cike gurbi na dan Majalisar Jihar Oyo mai wakiltar mazabar Ibarapa East. Hu

‘Yan majalisa sun yi ”barazana” ga Shugaba Buhari

Majalisun dokokin Najeriya sun amince da wasu kudurori 12 da suka ce wajibi ne gwamnatin Muhamadu Buhari ta aiwatar da su ko kuma su dauki mataki. Shu